iqna

IQNA

jamal khashoggi
Tehran (IQNA) Masu fafutuka daga sassa daban-daban na duniya suna kiran hukumomin Burtaniya da su gudanar da bincike kan mutuwar fitacciyar mai fafutukar kare hakkin bil adama Alaa Al-Siddiq.
Lambar Labari: 3486038    Ranar Watsawa : 2021/06/22

Tehran (IQNA) matar da Jamal Khashoggi ke shirin aura kafin yi masa kisan gilla a Turkiya ta bukaci da a gaggauta gurfanar da Bin Salman a gaban shari’a.
Lambar Labari: 3485704    Ranar Watsawa : 2021/03/02

Tehran - (IQNA) ‘yan majalisar dokokin Amurka sun gabatar da bukatar janye haramcin bayyana masu hannu a kisan Khashoggi.
Lambar Labari: 3484586    Ranar Watsawa : 2020/03/04

Bangaren kasa da kasa, kungiyar tarayyar turai ta fitar da wani bayani wanda a cikinsa ta bayyana matsayarta kan cikar shekara da kisan Khashoggi.
Lambar Labari: 3484112    Ranar Watsawa : 2019/10/02

Jami’an majalisar dinkin duniya mai bincike kan kisan Khashoggi, ta bayyana takaici danagane da yadda duniya ta nuna halin ko in kula dangane da kisan.
Lambar Labari: 3483825    Ranar Watsawa : 2019/07/10

Babbar jami’ar majalisar dinkin duniya mai bincike kan kisan Khashoggi ta kara tabbatar da cewa gidan sarautar Saudiyya na da hannu a cikin wannan kisan gilla.
Lambar Labari: 3483777    Ranar Watsawa : 2019/06/27

Ministan harkokin wajen kasar Turkiya Ahmad Jawish Auglo ya zargi gwamnatin kasar Saudiyya da kin bayar da hadin kai a binciken da bangaren shari'a na kasar Turkiya ke gudanarwa kan batun kisan Jamal Khashoggi.
Lambar Labari: 3483226    Ranar Watsawa : 2018/12/17

Babbar kotun Turkiya ta bayar da umarnin cafke mutane biyu 'yan kasar Saudiyya wadanda suke da hannu kai tsaye wajen aiwatar da kisan Jamal Khashoggi.
Lambar Labari: 3483182    Ranar Watsawa : 2018/12/05

Bangaren kasa da kasa, shugaban Iran Hasan Rouhani yayi Allah wadai da kisan gillan da aka yi wa Jamal Khashoggi tare da bayyana hakan a matsayin jarabawa ga masu da’awar kae hakkin dan adam a duniya.
Lambar Labari: 3483070    Ranar Watsawa : 2018/10/24

Bangaren kasa da kasa, Sakamakon farko na binciken da 'yan sandan kasar Turkiya suka gudanar kan bacewar fitaccen dan jaridar Saudiyya mai sukar gwamnati na nuni da cewa, an kashe shi ne a cikin karamin ofishin jakadancin Saudiyya da ke Istanbul.
Lambar Labari: 3483031    Ranar Watsawa : 2018/10/07